|

Kalankuwar da aka shirya a cibiyar yada harshe da al'adun Biritaniya (Biritish Council) a birnin Kano ya yi armashi kwarai da gaske.
Daga cikin wadanda suka jagoranci tarurrukan akwai Shehun malamin Tsangayar karatu ta Bayero (BUK) Farfesa Abdalla Uba Adamu.
Hakika Hausawa sun gaskiya da suka ce "Aiki sai mai shi". Dubi wannan rundumemiyar ganga wacce ake ratayawa ana kidawa shin ko kasan sunanta na ainahi?
Biyo mu ka sha bayanin kayan kidan Kasar Hausa.
"Dan kuturu na jogana shi da jaka yake bararsa"; Allah ya jikan Garba Sufa, amin.
A yau gamu tare da Nasiru Garba Sufa dan da ya gaji ubansa wajen kidan kukuma...